Rikicin Jos, 2008

Infotaula d'esdevenimentRikicin Jos, 2008
Iri riot (en) Fassara
Kwanan watan 29 Nuwamba, 2008
28 Nuwamba, 2008
Ƙasa Najeriya
Participant (en) Fassara
Adadin waɗanda suka rasu 761
Wurin Jos a Najeriya

Rikicin Jos na shekara ta 2008 ya kasance tarzoma ce da ta shafi kiristoci da musulmi dangane da sakamakon zaben kananan hukumomi da aka gudanar a ranakun 28 da 29 ga watan Nuwamba 2008 a garin Jos dake yankin Middle Belt a Najeriya.[1][2] Rikicin na kwanaki biyu ya yi sanadin jikkata ɗaruruwa, yayin da aƙalla mutane 761 suka mutu.[3] An tura sojojin Najeriya (a yankin).[4]

  1. "7,070 displaced persons in 10 camps in Jos, Nigeria". Xinhua News Agency. 6 December 2008. Archived from the original on 10 December 2008. Retrieved 5 December 2008.
  2. "Riots 'kill hundreds in Nigeria'". BBC News. 29 November 2008. Archived from the original on 30 November 2008. Retrieved 30 November 2008.
  3. Human Rights Watch (12 December 2013). "Leave Everything to God": Accountability for Inter-Communal Violence in Plateau and Kaduna States, Nigeria. pp. 45–47. Archived from the original on 21 April 2015. Retrieved 5 May 2015.
  4. Abubakar, Aminu. "Nigerian army takes over riot city". Agence France-Presse. Retrieved 5 May 2015.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy