Iri | riot (en) |
---|---|
Kwanan watan |
29 Nuwamba, 2008 28 Nuwamba, 2008 |
Ƙasa | Najeriya |
Participant (en) | |
Adadin waɗanda suka rasu | 761 |
Rikicin Jos na shekara ta 2008 ya kasance tarzoma ce da ta shafi kiristoci da musulmi dangane da sakamakon zaben kananan hukumomi da aka gudanar a ranakun 28 da 29 ga watan Nuwamba 2008 a garin Jos dake yankin Middle Belt a Najeriya.[1][2] Rikicin na kwanaki biyu ya yi sanadin jikkata ɗaruruwa, yayin da aƙalla mutane 761 suka mutu.[3] An tura sojojin Najeriya (a yankin).[4]